Ahmadiyya a Guinea-Bissau

Ahmadiyya a Guinea-Bissau
Ahmadiyya of an area (en) Fassara
Bayanai
Ƙaramin ɓangare na Ahmadiyya da Musulunci a Guinea-Bissau
Facet of (en) Fassara Guinea-Bissau
Ƙasa Guinea-Bissau

Ahmadiyya. Al'ummar musulmi ce a kasar Guinea-Bissau a karkashin jagorancin khalifa a birnin Landan. Da farko an kafa ta a kasar a shekarar 1995, a zamanin khalifanci na hudu, Al'ummar tana wakiltar kusan kashi 2% na al'ummar musulmin kasar, wanda ta kai kusan mutane 13,000. [1]

  1. "The World's Muslims: Unity and Diversity" (PDF). Pew Forum on Religious & Public life. August 9, 2012. Archived from the original (PDF) on 2012-10-24. Retrieved December 31, 2015.Empty citation (help)

© MMXXIII Rich X Search. We shall prevail. All rights reserved. Rich X Search